Skip to content
Ƙidaya 32:39-40

Ƙidaya 32:39-40

39
Zuriyar Makir ɗan Manasse suka tafi Gileyad, suka ci ta da yaƙi, suka kori mutanen Amoriyawa da suke can.
40
Saboda haka Musa ya ba da Gileyad ga mutanen Makir, zuriyar Manasse, suka kuma zauna a can.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options