Skip to content
Ƙidaya 33:1-2

Ƙidaya 33:1-2

1
Ga wuraren da Isra’ilawa suka yi sansani sa’ad da suka fito runduna-runduna a ƙarƙashin Musa da Haruna daga Masar.
2
Bisa ga umarnin Ubangiji, Musa ya rubuta wuraren tafiye-tafiyensu da sansaninsu. Ga yadda tafiye-tafiyen suka kasance.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options