Skip to content
Ƙidaya 31:7-8

Ƙidaya 31:7-8

7
Suka yi yaƙi da Midiyawa, suka kashe kowane mutum yadda Ubangiji ya umarci Musa.
8
A cikin waɗanda aka kashe kuwa akwai Ewi, Rekem, Zur, Hur da Reba; sarakuna biyar na Mediyawa. Suka kuma kashe Bala’am ɗan Beyor da takobi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options