Ƙidaya 31:50-51
50
Saboda haka mun kawo wa Ubangiji hadaya na kayan zinariya da kowannenmu ya samu, mundaye, ƙawane, ’yan kunne da duwatsun wuya, don yin wa kanmu kafara a gaban Ubangiji.”
51
Musa da Eleyazar firist, suka karɓi zinariya da kayan adon duka daga gare su.