Skip to content
Ƙidaya 31:50-51

Ƙidaya 31:50-51

50
Saboda haka mun kawo wa Ubangiji hadaya na kayan zinariya da kowannenmu ya samu, mundaye, ƙawane, ’yan kunne da duwatsun wuya, don yin wa kanmu kafara a gaban Ubangiji.”
51
Musa da Eleyazar firist, suka karɓi zinariya da kayan adon duka daga gare su.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options