Skip to content
Ƙidaya 31:25-27

Ƙidaya 31:25-27

25
Ubangiji ya yi magana da Musa ya ce,
26
“Da kai da Eleyazar firist, da shugabannin jama’a, ku ƙidaya dukan mutane da dabbobin da aka ci da yaƙi.
27
Ku kasa ganimar kashi biyu, ku ba sojojin da suka tafi yaƙi kashi ɗaya, kashi ɗaya kuma ku ba wa jama’a.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options