Skip to content
Ƙidaya 30:1-2

Ƙidaya 30:1-2

1
Musa ya ce wa shugabannin kabilan Isra’ila, “Ga abin da Ubangiji ya umarta.
2
Sa’ad da mutum ya yi wa Ubangiji alkawari, ko kuwa ya rantse zai yi wani abu, kada yă ƙi cika maganarsa, amma yă cika kome da ya faɗa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options