Skip to content
Ƙidaya 3:14-15

Ƙidaya 3:14-15

14
Ubangiji ya yi magana da Musa a Hamadar Sinai ya ce,
15
“Ka ƙidaya Lawiyawa bisa ga iyalansu da kabilarsu. Ka ƙidaya kowane ɗan jinjiri mai wata ɗaya ko fiye.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options