Skip to content
Ƙidaya 3:11-13

Ƙidaya 3:11-13

11
Ubangiji ya kuma ce wa Musa,
12
“Ga shi na ɗauki Lawiyawa daga cikin Isra’ilawa a maimakon ɗan fari na kowace mace a Isra’ila. Lawiyawa nawa ne,
13
gama duk ’ya’yan fari nawa ne. Lokacin da karkashe duk ’ya’yan fari a Masar, na keɓe wa kaina kowane ɗan fari a Isra’ila, ko mutum, ko dabba. Za su zama nawa. Ni ne Ubangiji.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options