Skip to content
Ƙidaya 14:3-4

Ƙidaya 14:3-4

3
Don me Ubangiji yana kawo mu wannan ƙasa yă bar mu kawai mu mutu da takobi? A kuma kwashe matanmu da ’ya’yanmu ganima. Ashe, bai fi mana mu koma Masar ba?”
4
Sai suka ce wa junansu, “Mu naɗa wa kanmu shugaba, mu koma Masar.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options