Skip to content
Ƙidaya 14:15-16

Ƙidaya 14:15-16

15
In ka kashe dukan mutanen nan gaba ɗaya, al’ummai da suka ji wannan labari game da kai za su ce,
16
‘Ubangiji ya kāsa kai waɗannan mutane a ƙasar da ya yi alkawari da rantsuwa ne, shi ya sa ya kashe su a hamada.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options