Skip to content
Ƙidaya 14:1-2

Ƙidaya 14:1-2

1
A daren nan, sai dukan jama’ar suka tā da murya, suka yi kuka da ƙarfi.
2
Dukan Isra’ilawa suka yi gunaguni a kan Musa da Haruna, dukan taron kuwa suka ce musu, “Da ma mun mutu a Masar! Ko kuma a wannan hamada ma!
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options