Skip to content
Ƙidaya 10:1-4

Ƙidaya 10:1-4

1
Ubangiji ya ce wa Musa,
2
“Ka ƙera kakaki guda biyu na azurfa, ka kuma yi amfani da su don kira taron jama’a wuri ɗaya, don kuma ka riƙa sanar da su lokacin tashi daga sansani.
3
Sa’ad da aka busa su biyu, dukan jama’a za su taru a gabanka a ƙofar Tentin Sujada.
4
In ɗaya ne kaɗai aka busa, sai shugabannin kabilan Isra’ila, su taru a gabanka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options