Skip to content
Ƙidaya 1:4-16

Ƙidaya 1:4-16

4
Mutum ɗaya daga kowace kabila wanda yake shugaban danginsa, zai taimake ku.
5
“Ga sunayen da za su taimake ku. “Daga kabilar Ruben, Elizur ɗan Shedeyur;
6
daga kabilar Simeyon, Shelumiyel ɗan Zurishaddai;
7
daga kabilar Yahuda, Nashon ɗan Amminadab;
8
daga kabilar Issakar, Netanel ɗan Zuwar;
9
daga kabilar Zebulun, Eliyab ɗan Helon;
10
daga kabilar ’ya’yan Yusuf, daga Efraim, Elishama ɗan Ammihud; daga Manasse, Gamaliyel ɗan Fedazur;
11
daga kabilar Benyamin, Abidan ɗan Gideyoni;
12
daga kabilar Dan, Ahiyezer ɗan Ammishaddai;
13
daga kabilar Asher, Fagiyel ɗan Okran;
14
daga kabilar Gad, Eliyasaf ɗan Deyuwel;
15
daga kabilar Naftali, Ahira ɗan Enan.”
16
Waɗannan su ne mutanen da aka naɗa daga cikin jama’a, shugabannin asalin kabilu. Su ne kuma shugabannin dangogin Isra’ila.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options