Aller au contenu
Ƙidaya 1:2-3

Ƙidaya 1:2-3

2
“Ka yi ƙidayan dukan al’umman Isra’ilawa bisa ga iyalansu da kabilarsu, ka rubuta kowa da sunansa bi da bi.
3
Da kai da Haruna za ku lissafta dukan mazan Isra’ila bisa ga sashensu, waɗanda suka kai shekaru ashirin ko fiye, da za su iya shiga soja.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options