Skip to content
Ƙidaya 1:16-17

Ƙidaya 1:16-17

16
Waɗannan su ne mutanen da aka naɗa daga cikin jama’a, shugabannin asalin kabilu. Su ne kuma shugabannin dangogin Isra’ila.
17
Sai Musa da Haruna suka ɗauki sunayen mutanen nan da aka ba su,
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options