Skip to content
Ƙidaya 1:1-2

Ƙidaya 1:1-2

1
Ubangiji ya yi magana da Musa a Tentin Sujada a cikin Hamadar Sinai, a rana ta fari na watan biyu a shekara ta biyu, bayan Isra’ilawa suka fito Masar ya ce,
2
“Ka yi ƙidayan dukan al’umman Isra’ilawa bisa ga iyalansu da kabilarsu, ka rubuta kowa da sunansa bi da bi.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options