Skip to content
Nehemiya 9:9-10

Nehemiya 9:9-10

9
“Ka ga wahalar kakanninmu a Masar; ka kuwa ji kukansu a Jan Teku.
10
Ka aika da alamu masu banmamaki da al’ajabai a kan Fir’auna, a kan dukan shugabanninsa da kuma a kan dukan mutanen ƙasarsa, gama ka ga irin danniyar da suka yi wa mutanenka. Ka samo wa kanka suna, wadda ta dawwama har yă zuwa yau.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options