Nehemiya 9:9-10
9
“Ka ga wahalar kakanninmu a Masar; ka kuwa ji kukansu a Jan Teku.
10
Ka aika da alamu masu banmamaki da al’ajabai a kan Fir’auna, a kan dukan shugabanninsa da kuma a kan dukan mutanen ƙasarsa, gama ka ga irin danniyar da suka yi wa mutanenka. Ka samo wa kanka suna, wadda ta dawwama har yă zuwa yau.
Settings