Skip to content
Nehemiya 4:19-20

Nehemiya 4:19-20

19
Sai na ce wa manyan gari, da shugabanni, da sauran jama’a, “Aikin nan babba ne kuma mai yawa, ga shi muna a rarrabe nesa da juna a katangar.
20
Duk inda kuka ji an busa ƙaho, sai ku taru a wurin. Allahnmu zai yi yaƙi dominmu!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options