Skip to content
Nehemiya 13:23-24

Nehemiya 13:23-24

23
Ban da haka, a waɗannan kwanakin na ga mutanen Yahuda waɗanda suka auri mata daga Ashdod, Ammon da Mowab.
24
Rabin ’ya’yansu suna yaren Ashdod ko kuwa wani yare na waɗansu mutane, ba su kuwa san yadda za su yi Yahudanci ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options