Nehemiya 10:1-8
1
Waɗanda suka buga hatimin su ne, Nehemiya ɗan Hakaliya, wanda yake gwamna. Zedekiya
2
da Serahiya, da Azariya, da Irmiya,
3
da Fashhur, da Amariya, da Malkiya,
4
da Hattush, da Shebaniya, da Malluk,
5
da Harim, da Meremot, da Obadiya,
6
da Daniyel, da Ginneton, da Baruk,
7
da Meshullam, da Abiya, da Miyamin,
8
da Ma’aziya, da Bilgai, da kuma Shemahiya. Waɗannan su ne Firistocin.
Settings