Skip to content
Mika 7:14-15

Mika 7:14-15

14
Ka yi kiwon mutanenka da sandarka, garken gādonka, wanda yake zaune shi kaɗai a kurmi, a ƙasa mai kyau ta kiwo, bari su yi kiwo a Bashan da Gileyad kamar a kwanakin dā.
15
“Kamar a kwanakin da kuka fito daga Masar, zan nuna musu al’ajabaina.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options