11
Ranar gina katangarka tana zuwa, a ranar za a fadada iyakokinka.
12
A wannan rana mutane za su zo gare ka daga Assuriya da kuma biranen Masar, daga Masar ma har zuwa Yuferites daga teku zuwa teku, kuma daga dutse zuwa dutse.
13
Duniya za tă zama kufai saboda mazaunanta, saboda ayyukansu.