Skip to content
Mattiyu 9:21-22

Mattiyu 9:21-22

21
Ta ce a ranta, “Ko da rigarsa ce kawai na taɓo, zan warke.”
22
Yesu ya juya ya gan ta. Sai ya ce, “Kada ki damu diyata, bangaskiyarki ta warkar da ke.” Nan take macen ta warke.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options