Skip to content
Mattiyu 9:18-19

Mattiyu 9:18-19

18
Yayinda yake faɗin wannan, sai wani mai mulki ya zo ya durƙusa a gabansa ya ce, “Yanzu-yanzu diyata ta rasu. Amma ka zo ka ɗibiya hannunka a kanta, za tă kuwa rayu.”
19
Yesu ya tashi ya tafi tare da shi, haka ma almajiransa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options