Skip to content
Mattiyu 7:24-25

Mattiyu 7:24-25

24
“Saboda haka duk wanda yake jin kalmomin nan nawa yake kuma aikata su, yana kama da mutum mai hikima wanda ya gina gidansa a kan dutse.
25
Ruwan sama ya sauko, rafuffuka suka cika, iska kuma ta hura ta bugi gidan; duk da haka bai fāɗi ba, gama yana da harsashinsa a kan dutse.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options