Skip to content
Mattiyu 7:28-29

Mattiyu 7:28-29

28
Sa’ad da Yesu ya gama faɗin waɗannan abubuwa, sai taron mutanen suka yi mamakin koyarwarsa,
29
domin ya koyar kamar wani wanda yake da iko, ba kamar malamansu na dokoki ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options