Skip to content
Mattiyu 27:55-56

Mattiyu 27:55-56

55
Akwai mata da yawa a can, suna kallo daga nesa. Sun bi Yesu tun daga Galili, suna masa hidima.
56
A cikinsu, akwai Maryamu Magdalin, da Maryamu uwar Yaƙub da Yoses, da kuma uwar ’ya’yan Zebedi.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options