Skip to content
Mattiyu 27:45-46

Mattiyu 27:45-46

45
Daga sa’a ta shida, har zuwa sa’a ta tara, duhu ya rufe ƙasa duka.
46
Wajen sa’a ta tara, Yesu ya ɗaga murya da ƙarfi ya ce, “Eloi, Eloi,lama sabaktani?” (Wato, “Ya Allahna, ya Allahna, don me ka yashe ni?”).
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options