Skip to content
Mattiyu 27:32-33

Mattiyu 27:32-33

32
Suna fitowa ke nan, sai suka sadu da wani mutumin Sairin, mai suna Siman. Sai suka tilasta shi ya ɗauki gicciyen.
33
Sai suka iso wani wurin da ake kira Golgota (wanda yake nufin Wurin Ƙoƙon Kai).
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options