Skip to content
Mattiyu 26:48-49

Mattiyu 26:48-49

48
To, mai bashe shi ɗin, ya riga ya shirya alama da su, “Wanda na yi masa sumba, shi ne mutumin; ku kama shi.”
49
Da zuwansa, sai ya miƙe zuwa wurin Yesu ya ce, “Gaisuwa, Rabbi!” Sa’an nan ya yi masa sumba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options