Skip to content
Mattiyu 26:48-49

Mattiyu 26:48-49

48
To, mai bashe shi ɗin, ya riga ya shirya alama da su, “Wanda na yi masa sumba, shi ne mutumin; ku kama shi.”
49
Da zuwansa, sai ya miƙe zuwa wurin Yesu ya ce, “Gaisuwa, Rabbi!” Sa’an nan ya yi masa sumba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options