Skip to content
Mattiyu 26:37-38

Mattiyu 26:37-38

37
Ya ɗauki Bitrus da ’ya’ya biyun nan na Zebedi tare da shi, sai ya fara baƙin ciki, ya kuma damu.
38
Sai ya ce musu, “Raina yana cike da baƙin ciki har kamar zan mutu. Ku dakata a nan, ku kuma yi tsaro tare da ni.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options