Skip to content
Mattiyu 23:37-38

Mattiyu 23:37-38

37
“Urushalima, ayya Urushalima, ke da kike kashe annabawa, kike kuma jifan waɗanda aka aiko gare ki, sau da sau na so in tattara ’ya’yanki wuri ɗaya, yadda kaza takan tattara ’ya’yanta cikin fikafikanta, amma kuka ƙi.
38
Ga shi, an bar muku gidanku a yashe.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options