Skip to content
Mattiyu 22:31-32

Mattiyu 22:31-32

31
Amma game da tashi daga matattu na waɗanda suka mutu ba ku karanta abin da Allah ya ce muku ba ne,
32
‘Ni ne Allah na Ibrahim, Allah na Ishaku da kuma Allah na Yaƙub’? Ai, shi ba Allah na matattu ba ne, shi Allah na masu rai ne.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options