Skip to content
Mattiyu 2:17-18

Mattiyu 2:17-18

17
Sai abin da aka faɗa ta bakin annabi Irmiya ya cika, cewa,
18
“An ji murya a Rama, tana kuka da makoki mai tsanani, Rahila ce take kuka domin ’ya’yanta, an kāsa ta’azantar da ita, don ba su.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options