Skip to content
Mattiyu 2:17-18

Mattiyu 2:17-18

17
Sai abin da aka faɗa ta bakin annabi Irmiya ya cika, cewa,
18
“An ji murya a Rama, tana kuka da makoki mai tsanani, Rahila ce take kuka domin ’ya’yanta, an kāsa ta’azantar da ita, don ba su.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options