Skip to content
Mattiyu 19:23-24

Mattiyu 19:23-24

23
Sa’an nan Yesu ya ce wa almajiransa, “Gaskiya nake gaya muku, yana da wuya mai arziki yă shiga mulkin sama.
24
Har wa yau ina gaya muku, zai fi sauƙi raƙumi yă shiga ta kafar allura, da mai arziki yă shiga mulkin Allah.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options