Tsallake zuwa abun ciki
Mattiyu 16:7-8

Mattiyu 16:7-8

7
Sai suka fara tattaunawa da junansu suna cewa, “Ko don ba mu kawo burodi ba ne.”
8
Sane da abin da suke zance, sai Yesu ya ce, “Ku masu ƙarancin bangaskiya, don me kuke magana da junanku a kan ba ku zo da burodi ba?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options