Skip to content
Mattiyu 15:10-11

Mattiyu 15:10-11

10
Sai Yesu ya kira taron wurinsa ya ce, “Ku saurara ku kuma gane.
11
Abin da yake shiga bakin mutum ba ya ƙazantar da shi, sai dai abin da yake fitowa daga bakinsa, shi ne yake ƙazantar da shi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options