Skip to content
Mattiyu 14:29-30

Mattiyu 14:29-30

29
Ya ce, “Zo.” Sai Bitrus ya fita daga jirgin ruwan, ya taka a kan ruwan ya nufe wajen Yesu.
30
Amma da ya ga haukar iskar, sai ya ji tsoro, ya kuma fara nutsewa, sai ya yi ihu ya ce, “Ubangiji, ka cece ni!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options