Skip to content
Mattiyu 12:48-49

Mattiyu 12:48-49

48
Ya amsa masa ya ce, “Wace ce mahaifiyata, su wane ne kuma ’yan’uwana?”
49
Sai ya miƙa hannu wajen almajiransa ya ce, “Ga mahaifiyata da kuma ’yan’uwana.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options