Skip to content
Mattiyu 12:15-16

Mattiyu 12:15-16

15
Da ya gane wannan, sai Yesu ya janye daga wurin. Da yawa suka bi shi, ya kuwa warkar da dukan masu ciwonsu,
16
yana jan musu kunne kada su faɗa wa kowa akan ko shi wane ne.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options