Skip to content
Mattiyu 12:11-12

Mattiyu 12:11-12

11
Ya ce musu, “In waninku yana da tunkiya, ta kuma fāɗa a rami ran Asabbaci, ba zai cire ta daga ramin ba?
12
Sau nawa mutum ya fi tunkiya daraja! Saboda haka ya dace a aikata alheri ran Asabbaci.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options