Skip to content
Mattiyu 10:5-7

Mattiyu 10:5-7

5
Waɗannan sha biyun ne Yesu ya aika da umarni cewa, “Kada ku je cikin Al’ummai, ko kuwa ku shiga wani garin Samariyawa.
6
A maimakon haka ku je wajen ɓatattun tumakin Isra’ila.
7
Sa’ad da kuke tafiya, ku yi wa’azi, kuna cewa, ‘Mulkin sama ya kusato.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options