Skip to content
Mattiyu 10:5-6

Mattiyu 10:5-6

5
Waɗannan sha biyun ne Yesu ya aika da umarni cewa, “Kada ku je cikin Al’ummai, ko kuwa ku shiga wani garin Samariyawa.
6
A maimakon haka ku je wajen ɓatattun tumakin Isra’ila.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options