Skip to content
Markus 6:45-46

Markus 6:45-46

45
Nan da nan Yesu ya sa almajiransa su shiga jirgin ruwa, su sha gabansa zuwa Betsaida, shi kuma yă sallami taron.
46
Bayan ya bar su, sai ya hau kan dutse don yă yi addu’a.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options