Skip to content
Markus 6:12-13

Markus 6:12-13

12
Suka fita, suna yi wa’azi, suna ce wa mutane su tuba.
13
Suka fitar da aljanu da yawa, suka shafa wa marasa lafiya da yawa mai, suka kuwa warkar da su.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options