Skip to content
Markus 2:6-7

Markus 2:6-7

6
To, waɗansu malaman dokoki da suke zaune a wurin, suka yi tunani a zuciyarsu, suna cewa,
7
“Me ya sa mutumin nan yake magana haka? Yana saɓo! Wane ne zai iya gafarta zunubai, in ba Allah kaɗai ba?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options