Μετάβαση στο περιεχόμενο
Markus 14:37-38

Markus 14:37-38

37
Sai ya koma wajen almajiransa, ya same su suna barci. Ya ce wa Bitrus, “Siman, kana barci ne? Ka kāsa yin tsaro na sa’a ɗaya?
38
Ku yi tsaro, ku kuma yi addu’a, domin kada ku fāɗi cikin jarraba. Ruhu yana so, sai dai jiki raunana ne.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options