Skip to content
Markus 13:5-6

Markus 13:5-6

5
Sai Yesu ya ce musu, “Ku lura fa kada wani yă ruɗe ku.
6
Da yawa za su zo a cikin sunana, suna cewa, ‘Ni ne shi.’ Za su kuwa ruɗi mutane da yawa.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options