Skip to content
Markus 11:15-16

Markus 11:15-16

15
Da suka kai Urushalima, sai Yesu ya shiga filin haikalin, ya fara korar waɗanda suke saya da sayarwa a can. Ya tutture tebur na masu musayar kuɗi, da kujerun masu sayar da tattabaru,
16
ya kuma hana kowa yă ratsa da a filin haikali ɗauke da kayan ciniki.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options