Skip to content
Markus 10:7-9

Markus 10:7-9

7
‘Saboda wannan dalili, mutum zai bar mahaifinsa da mahaifiyarsa, yă manne wa matarsa,
8
su biyun kuma za su zama jiki ɗaya.’Saboda haka, su ba mutum biyu ba ne, amma mutum ɗaya.
9
Domin haka, abin da Allah ya haɗa, kada mutum yă raba.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options